Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tsige shugaban hukumar alhazai ta ƙasa NAHCON kan badakalar aikin hajjin bana, ya naɗa Sheikh Farfesa Abdullahi Pakistan.
Tun bayan zaman majalisar magabatan kasa abubuwa da dama sun faru a Najeriya ciki har da sayen sabon jirgin Tinubu, maganar dawo da tallafin mai da kwace jirage.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinibu ta ce za a fara sayarwa Ɗangote da ɗanyen mai a Naira a watan Oktoba mai zuwa.
Gwamnatin jihar Adamawa ta amince da fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi daga watan Agusta. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya amince da hakan.
Gwamnatin Najeriya ta ba wasu kamfanoni ciki har da MTN da Golden Penny Power izinin fara samar da wutar lantarki. Hukumar NERC ta fadi sharuddan samar da wutar
Mutum 2 ƴan gida ɗaya sun rasa rayukansu yayin da ƙasa ta rufta kansu a ramin haƙar ma'adanai a kauyen Kakaki da ke ƙaramar hukumar Paikoro a jihar Neja.
ASUU ta nuna takaici kan ci gaba da rikon sakainar kashin da gwamnati ke yiwa harkokin ilimi a manyan makarantu, ta sanar da shirin shiga yajin aiki.
Masu shirya zanga zanga sun kudiri aniyar gudanar da sabuwa a fadin kasar nan. Sun fara shirin sake fitowa a kan tituna a cikin watan Oktoba mai zuwa.
Sojojin Najeriya sun samu nasara kan yan Boko Haram bayan sun fafata yayin wani fada da suka yi a Maiduguri. Sojojin sun samu nasarar kashe Abu Rijab da ake nema.
Labarai
Samu kari