Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
Tsohon Ministan sadarwa da tattalin arziki, Farfesa Ali Isa Pantami ya yi Allah wadai da kisan gillar da yan ta'adda su ka yiwa Sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun kashe manoma tara a lokaci guda yayin da suka kashe karin wasu hudu a wani waje na daban a yankin Alawa, jihar Neja.
Mata a jihar Ondo sun ce halin kuncin da su ke ciki ya kai makura, domin ba sa iya ciyar da kawunansu ballantana yaransu, ko kuma biya masu kudin makaranta.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bukaci gwamnatin tarayya ta gyara wuraren ajiye man fetur a jihohi domin magance wahala da tsadar mai a fadin Najeriya baki daya.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya jagoranci tawagar gidan Kashim Imam zuwa neman auren 'yar Atiku Abubakar.
Gwamnatin jihar Enugu ta samu nasarar rusa wasu kangwayen gine gine da ake zargin masu garkuwa na amfani da su, ta kwsto miyagun makamai a wurin.
Hukumar shige da fice ta kasa ta sanar da karin kudin fasfo ga yan Najeriya masu shirin fita kasashen ketare daga N35,000 zuwa N50,000, daga N70,000 zuwa N100,000.
Alhaji Tanko Yakasai ya kara da cewa an yi kuskure a rahoton da ya sanya sunansa daga cikin yan wadanda su ka kafa sabuwar jam'iyyar League of Northern Democrats.
Kamfanoni hudu daga kasashen Togo da Benin sun gaza biyan Najeriya dala miliyan 14.19 na kudin wutar lantarkin da aka tura masu a watanni 3 na farkon 2024.
Labarai
Samu kari