Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang ya dakatar da manyan jami'an gwamnatinsa mutum hudu. Gwamnan ya dakatar da kwamishinoni biyu da wasu jami'ai.
Gwamnan Farfesa Babagana Umaru Zulum.ya ɗaba tallafin hatsin da jihar Borno ta karɓa daga gwamnatin tarayya, akalla magidanta 10,000 suka amfana a Mafa.
A wani lamari mai ban tausayi, tsohon mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Anambra, Rt. Hon. Harford Oseke, ya yanke jiki ya mutu a wajen da ya ke motsa jiki.
Kotun daukaka kara ta zartar da hukuncinta kan shari'ar tsige mataimakin gwamnan jihar Edo. Kotun daukaka karar ta tabbatar da Philip Shaibu a mukaminsa.
Matasa a Misau da ke jihar Bauchi sun kwaci mutane biyu da ake zargi da yin kisan kai ga dan acaba daga hannun yan sanda sun kashe su har lahira.
Tsohon shugaban kungiyar NEITI, Waziri Adio ya bukaci kamfanin NNPCL ya fito ya yi bayani da kyau kan batun maido tallafin mai fetur da cire shi ga yan Najeriya.
Kotun daukaka kara ta umurci tsohon gwamna, Yahaya Bello da ya mika kansa domin a gurfanar da shi a gaban kuliya. Kotun ta yi watsi da hukuncin wata kotun Kogi.
Kungiyar kwadago ta bayyana cewa shugabanta, Kwamred Joe Ajaero ba zai iya mutunta gayyatar da ta yi masa ba bisa wasu dalilai, amma ya sa ranar zuwa.aa
Sheikh Abdulrahaman Azzamfari ya nuna damuwa kan halin rashin tsaron da al'umma suka tsinci kansu a jihar Zamfara sakamakon hare-haren ƴan fashin daji.
Labarai
Samu kari