Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta gaji ayyukan gina tituna 2,064 da ke bangarorin Najeriya da dama daga gwamnatin baya, kuma ana bukatar N16trn don kammala su.
Gwamnatin Bola Tinubu ta samu matsala a kan aikin titin Lagos zuwa Calabar kan kudin da aka biya wadanda aikin ya shafa. Mutanen sun maka ta a kotu.
An ruwaito cewa Shugaba Bola Tinubu ya dawo Najeriya bayan ziyarar da ya kai Faransa. A zaman majalisar zartarwa ne na yau ake sa ran zai rantsar da Kekere-Ekun.
Gwamnatin Sokoto ta sanya dokar zaman gida ta awa 12 daga karfe 6 na safe zuwa 6 na yamma bayan da zanga zanga ta barke kan kisan sarkin Gobir, Isa Bawa.
'Yan bindigar da suka sace sama da mata 25 a jihar Neja sun aiko da sakon bidiyo. Wata mata a cikin bidiyon ta fadi bukatun 'yan bindigar da zai sa a sake su.
Matasa a Arewacin Najeriya sun fara bayyana hanyoyin da za a bi wajen kawo karshen yan ta'adda masu garkuwa da mutane da karbar kudin fansa bayan kisan sarkin Gobir
Idan ba a samu gawa ba ko ta yi wahalar samuwa ga yadda ake sallar janazar da ba gawa (Salatul gha'ib). Mun kawo muku hukuncin sallar janazar da ba gawa a Musulunci
Shugaban kungiyar manyan ma'aikatan mai da iskar gas ta Najeriya, Festus Osifo, ya bayyana dalilan da suka sa ake ci gaba da ganin layin ababen a gidajen mai.
Hukumar da ke yaki da rashawa ta EFCC, ta ce tana aiki da jami'an tsaro na cikin gida da na waje domin kama da Yahaya Bello, tsohon gwamnan jihar Kogi
Labarai
Samu kari