Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Shugabanni irinsu Atiku Abubakar sun iya sake shiga aji, suka samu shaidar digirin Masters a Amurka tun kafin Muhammadu Sanusi II ya zama dakta a yau.
Yayin da suke cikin wani hali, diyar marigayi sarkin Kano, Ado Bayero da ake kira Zainab ta sake bukatar taimakon Gwamna Abba Kabir da gida da kudi.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya yi tafiya zuwa Abuja domin halartar wani taron sarakuna, wannan ita ce fitarsa ta farko bayan fara rikicin sarauta.
A rahoton nan, za a ji wani dalibin da ke aji na 4 a sashen ilimin kiwon dabbobi, Oluwaseyi Adebay ya fada cikin tafkin kiwon kifi su na cikin da tafiya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa akwai bukatar jami'an tsaro su mayar da hankali wajen kokarin sanya ido kan al'amuran tsaro domin wanzuwar zaman lafiya.
Rahotannin da muka samu sun nuna cewa nan ba da jimawa shugaban ƙasa, Boƙa Tinubu zai tashi zuwa ƙasar Faransa domin karisa ziyarar da ya katse yau.
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce an fara biyan yan fansho hakkokinsu wadanda su ka ajiye aiki a shekarar da mu ciki wanda adadin kudin ya kai Naira Biliyan 3.4.
Rundunar yan sanda a jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar wata mata mai shekaru 40 bayan cinnawa kanta wuta a jihar saboda sakinta da mijinta ya yi.
An samu hadarin babbar mota tirela a jihar Ogun inda tsohuwa da jikarta suka rasu bayan tirela ta markade su har lahira. Wadanda suka ji rauni suna kwance a asibiti.
Labarai
Samu kari