Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto ta sanar da cafke wasu daga cikin masu zanga-zangar nuna adawa da kisan da 'yan bindiga suka yiwa Sarkin Gobir.
'Yan sanda sun ceto wani matanda ya yi yunkrin aikata sheke kai. An bayyana yadda matashin ya samu matsala yayin sana'arsa ta siyar da kaji a jihar Anambra.
Mun tattaro jerin Gwamnoni 7 da suka samu digirin PhD kafin shiga ofis a yau. Akwai gwamnonin jihohin da suka kure boko kafin su sa kafa a harkar siyasa.
Kungiyar Dattawan Arewa ta tura sakon ta'aziyya ga al'umma da kuma Sarkin Musulmi bayan kisan Sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa da 'yan bindiga suka yi.
Wani direban Bolt ya bayyana bacin ransa yayin da ya dauko wata mata mai warin jiki a motarsa. Ya ce ba zai iya jure warin da yake dashi ba ko kadan.
An samu nasarar cafke wani mai garkuwa da mutane a garin Takum na jihar Taraba. An cafke wanda ake zargin ne bayan ya je masallaci domin yin Sallah.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta musanta cewa an biya 'yan bindiga kudaden fansa kafin a sako daliban lafiya da aka yi garkuwa da su a jihar Benue.
Ana bayyana cewa, nan kusa za sha dadi a duniyar Dogs yayin da ta kusa fashewa, wani masani ya fadi makomai Tapswap da aka yi ta haka a kwanan nan.
Wasu kungiyoyin ƴan Arewa sun yi tir da kisan hakimin Gatawa a jihar Sakkwato, Isa Muhanmad Bawa, sun bukaci mahukunta su tashi tsaye kan harkar tsaron Arewa.
Labarai
Samu kari