Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Za a ji cewa Babban Sufeton kasar nan, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa sun yi nasarar kashe kasungurmin dan ta'adda a lokacin da su ka kai dauki ga dalibai.
Gwamnatin jihar Sokoto za ta gudanar da cikakken bincike kan wani zargi da UNICEF ta yi na cewa wasu ma'aikatan jihar sun karkatar da abincin jarirai.
Kwamishinan kudi na jihar Borno, Ahmed Ali Ahmed ya kwanta dama. An ce ya rasu ne a safiyar yau Litinin, 26 ga Agustan 2024 a cikin gidansa da ke Maiduguri.
Zainab Ado Bayero da ta ke neman taimako daga wajen mutane ta fadi halin da ta shiga na wahala da rabon gadonsu da aka hanata. Ta bukaci a saya musu gida a Legas.
Yan sanda a jihar Katsina sun dakile harin yan ta’adda har guda biyu, tare da ceto wadanda aka yi yunkurin sacewa a Katsina a karamar hukumar Malumfashi.
Dakarun sojohin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan ta'addan da ke aikata ta'addanci a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato makamai masu tarin yawa.
Gwamnatin tarayya ta haramtawa dalibai yan kasa da shekaru 8 daga rubuta jarrabawar kammala sakandare na WAEC da NECO da jarrabawar shiga manyan makarantu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana sunayen jami'o'in kasashen Benin da Togo da ta amince daliban Najeriya su je su yi karatu domin neman digiri da nufin tsaftace ilimi.
Kungiyar likitoci ta kasa NARD ta tafi yajin aiki saboda sace wata likita, Dr Ganiyat Papoola da yan bindiga suka yi a jihar Kaduna sama da wata bakawai da suka wuce
Labarai
Samu kari