Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana aniyarta na magance matsalar karancin muhalli da wasu mazauna jihar ke fuskanta. Za a sayar kam farashi mai rahusa.
Hukumar da ke kula da ƴan Najeriya mazauna kasahen waje ta gano bayanan matar da aka ji a bidiyo tana barazanar ƙarar da yarbawa mazauna ƙasar Kanada.
An gudanar da jana'izar da sojan ruwan Najeriya, Laftanal Kwamanda Gideon Yashim Gwaza, wanda ya rasu yayin ceto wasu mutane da jirginsu ya kusa nutsewa.
Jami'an hukumar kwatsam sun yi nasarar damke wata babbar motar DAF da aka ɓoye kunshi 1, 153 na hodar iblis da kudinsa ya kai aƙalla N57,668,448.
Wani sojan saman Najeriya, Abdulrashid Muhamad ya harbe dan tsohon shugaban sojojin saman Najeriya mai suna Aminu a birnin tarayya Abuja ya sace motarsa.
Hukumar NSCDC ta hannata wasu kayayyakin sata na miliyoyin kudi da jami'anta suka kwato daga hannun 'yan baranda a lokacin zanga zanga ga NCC da kotun Kano.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya yi nade nade a gwamnatinsa. Gwamnan na jam'iyyar APC ya nada sababbin manyan sakatarori guda 12 a jihar.
Kididdiga ta nuna cewa sama da yan Najeriya 31m ke fama da karancin abinci. Gwamnatin Najeriya ta fara kokarin hadaka domin wadatar da a'ummar Najeriya abinci.
Shugaban SEMA na jihar Kaduna, Dokta Usman ya bayyana cewa ibtila'in ambaliyar ruwa ta lalata ɗaruruwa. gidaje a kananan hukumomin Zariya da Sabom Gari.
Labarai
Samu kari