Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC), Joe Ajaero, ya isa harabar ofishin 'yan sanda domin amsa gayyatar da aka yi masa kan zargin daukar nauyin ta'addanci.
Tsohon ministan wasanni Barista Solomon Dalung ya ce yan Najeriya ba su san ko Bello Turji ne hafsun sojojin Najeriya ba yadda yan ta'adda ke bidiyo da kayan sojoji
Kwanaki hudu kacal da rasuwar Sarkin Ningi, Alhaji Yunusa Danyaya, masu nadin sarauta a masarautar sun rubuta wasiku ga masu sha'awar neman kujerar marigayin.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya soki shirin gwamnatin tarayya na hana dalibai 'yan kasa da shekara 18 zana jarabawar WAEC da NECO.
A wannan labarin kakakin majalisar wakilai, Hon.Tajuddeen Abbas ya bayyana cewa karuwar sauyin yanayi ya kara jawo rikicin manoma da makiyaya a kasar nan.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin Gombe ta sanya daliban tsangaya akalla 1000 a tsarin inshorar lafiya domin saukaka masu samun kula da lafiyarsu.
Sarki Muhammadu Sanusi ya kai ziyarar ta'aziyya fadar marigayi Sarkin Ningi, Alhaji Yunusa Muhammad Danyaya inda ya ce tabbas ba zai manta da Mai Martaba ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi alhini kan asarar rayuka da dukiyoyi da aka samu sakamakon ambaliyar ruwan da ta auku a johohi masu yawa na kasar nan.
Wata babbarkotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar hukumar leƙen asiri ta ƙasa DIA ta tsare mutum 20 da ake zargi da hannu a al'amuran ta'adanci.
Labarai
Samu kari