Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Rahotanni sun bayyana cewa Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya yi Sallah a kan titin Sheme zuwa Kankara wanda aka rufe shi saboda hatsarin harin 'yan bindiga.
Gwamnatin jihar Yobe ta fito ta bayyana matsayarta kan batun fara biyan sabon mafi karancin albashin ma'aikata. Ta musanta cewa ta amince a fara biya.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana takaicin yadda yan ta'adda ke cin karensu babu babbaka a shafin Tiktok a kasar nan.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar dakile yunkurin da 'yan bindiga suka yi na sace wata yarinya a jihar. Sun raunats 'yan bindigan.
Shugaban yan kwadago, Joe Ajaero ya ce ba gudu ba ja da baya yayin jawabin da ya yi bayan ganawa da yan sanda a Abuja. NLC za ta cigaba da matsawa gwamnati.
Jami'an tsaron Community Watch Corps sun cafke wani dattijo da yake harkar kasuwanci da yan bindiga a jihar Katsina da ke yankin Arewa maso Yamma.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da cewa sojoji sun yi nasarar murkushe ƴan fhin daji guda takwas a lokacin da suka yi arangama a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Gwamnatin tarayya ta bayyana maido tallafin lantarki kashi 50% ga asibitoci a fadin Najeriya domin saukakawa talakawa marasa lafiya da rage kudin da ake kashewa.
A wannan labarin za ku ji cewa wani mai aikin shara a filin jirgin Malam Aminu Kano, Auwal Ahmed Dankode ya mayar da dalolin da ya tsinta ya na aikinsa.
Labarai
Samu kari