Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Masarautar Zazzau ta fitar da sanarwar rasuwar Hajiya Habiba, uwar gidan marigayi sarkin Zazzau na 18, Alhaji Shehu Idris. An fara shirye-shiryen jana'izarta.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq ya samu sarautar Sardaunan Ilorin. Mai martaba Sarkin Ilorin, Dakta Ibrahim Sulu-Gambari ya ba gwamnan wannan sarauta.
Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalam Abubakar ya ba sojojin Najeriya muhimmiyar shawara kan ba mata damar shiga aikin soja a Najeriya domin inganta aikin.
Rahotanni sun ce kusan kullum sai an samu mace mace a asibitin IDH na Kano sakamakon barkewar sabuwar cutar mashako. zuwa yanzu mutane akalla 40 sun mutu.
Mutanen gari a ƙauyen Matusgi da ke ƙaramar hukumar Talata Mafara a jihar Zamfara sun yi fito na fito da 'yan bindiga. Sun hallaka mutum 37 har lahira.
Hafsan sojojin Najeriya, Laftanar janar Taoreed Lagbaja ya kwantarwa al'umma hankulansu game rashin tsaro inda ya ce saura kiris a gama da matsalar.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta kakaba tsarin ba aiki ba biyan albashi ga kungiyar likitocin Najeriya masu son sanin makamar aiki bayan shiga yajin aiki
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi fatali kan korafin da aka yi game da masu zanga-zangar matsin tattalin arziki inda ta ce babu wasu gamsassun hujjoji.
A wannan labarin, za ki ji yadda wash matasa masu karfin hali su ka shiga hannun hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) bisa zargin sojan gona.
Labarai
Samu kari