Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
A wannan labarin za ku ji cewa kungiyar likitoci ta kasa (NMA) ta dora alhakin yawaitar fita yin aiki kasashen waje kan rashin tsaro a kasar nan.
Gwamnatin jihar Neja ta fara tuntiɓar rundunar sojojin Najeriya domin duba yiwuwar sake buɗe sansanin sojoji a Alawa biyo bayan harin da aka kai kwanan nan.
Bayanai sun fito kan dalilin gayyatar da yan sanda suka yiwa shugaban kwadago, Joe Ajaero a Abuja. Shugaban kwadago ya amsa tambayoyin yan sanda.
Rahotanni sun bayyana cewa sojojin rundunar MNJTF sun samu nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargin su ke safarar miyagun kwayoyi ga Boko Haram da ISWAP.
Yan bindiga sun kai hari karamar hukumar Ogbaru a jihar Anambra inda suka kewaye sakatariyar karamar hukuma suka cinna wuta da harbe harbe kafin yan sanda su zo.
A wannan labarin za ku ji cewa malaman addinin kirista sun shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya rungumi dabarun rage tsadar farashin abinci a kasa.
Shugaban kamfanin simintin BUA, AbdulSamad Rabiu ya bayyana cewa 'yan kasuwa da kuma faduwar darajar Naira ne suka kawo farashin siminti ke tsada a Najeriya.
Babbar kotun jihar Imo ta yi zama game da korafi da aka shigar kan gwamnati inda ta dakatar da Gwamna Hope Uzodinma daga shirin rushe babbar kasuwar Owerri.
Yan ta'adda da ake zargin yan Boko haram ne sun kai hari makarantar Faudiyya mallakin yan Shi'a a jihar Yobe. Boko Haram ta harbe yan Shi'a uku da jikkata daya.
Labarai
Samu kari