Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Wasu jami'an rundunar sojojin Najeriya sun afka garin Okuama da ke ƙaramar hukumar Oghelli a jihar Delta, rahotanni sun nuna mutane sun yi takansu.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an hukumar DSS sun kwace ikon ofishin kungiyar SERAP na Abuja awanni bayan da ta nemi Shugaba Tinubu ya janye karin kudin fetur.
Gwamnatin tarayya ta ware kudi n3bn ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Bauchi. Sanata Shehu Umar Buba ya xe ya kamata gwamnatin Bauchi ta raba kudin.
A wannan rahoton, Mai unguwar ‘yar akwa, Jamilu Abba Danladi, ya bayyana takaicin yadda aka jefar da jaririya a karkashin tayar mota a Na’ibawa da ke jihar Kano.
Jami'an hukunar 'yan sandan farin kaya (DSS) sun cafke shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC), Joe Ajaero. An cafke Ajaero ne a flin jirgin sama na Abuja.
Shugaba Bola Tinubu da shugaban kasar Sin, Xi Jinping sun rattaba hannu kan yarjejeniyar aikin dala biliyan 3.3 da zai bunkasa masana'antun Najeriya.
Yan Najeriya sun koka kan yadda suka gaza samun wajen da ake sayar da shinkafar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a kan N40,000 a birnin tarayya Abuja.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani kan kalaman da tsohon mataimakin shugabanta na kasa, Salihu Lukman, ya yi. Ta ce shi ma ya gaza.
Daya daga cikin jiga jigan APC, Joe Igbokwe ya roki Shugaba Bola Tinubu da ya duba yiwuwar janye karin kudin wutar lantarki da aka yi saboda ceto 'yan kasuwa.
Labarai
Samu kari