Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Zakakuran sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar bayan artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Duba muhimman bayanai daga jawabin ranar samun ‘yancin kai na 2024 da shugaba Bola Tinubu ya yi a yayin da Najeriya ke murnar cika shekaru 64 da samun ‘yancin kai.
Shugaba Bola Tinubu ya sake ba yan Najeriya tabbacin cewa yana daukar matakai masu muhimmanci domin rage tsadar rayuwa da ake ciki a kasa baki daya.
Bola Tinubu ya yi jawabi bayan Najeriya ta cika shekaru 64 da samun yancin kai. Ya ce an kashe jagororin yan ta'adda 300 kuma an samar da zaman lafiya a kauyuka.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa za ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da ƴan Najeriya sun futa daga kangin wahalar da suke ciki.
Matasan Najeriya sun fara zanga zangar adawa da tsadar rayuwa karo na biyu a watan Oktoba. Matasan sun fito kan tituna suna cewa suna jin yunwa a Abuja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kunci da ake ciki a Najeriya inda ya ce tabbas akwai kalubale amma komai zai daidaita nan ba da jimawa ba.
Rundunar yan sanda ta kama dan fashi da makami da ya addabi alumma a Arewacin Najeriya. Dan fashin ya shahara da sata da kisa a Jigawa. An kama shi a Benue.
Jami'an rundunar ƴan sanda reshen jihar Akwa Ibom sun yi nasarar damke wani dagacin kauye da wasu mutum 12 da ake zargi da kisan mafarauta bayan sace su.
Babbar kotun jihar ta jero wurare huɗu kacal da ta amince masu zanga-zanga su taru a ranar 1 ga watan Oktoba, 2024, ya ba kwamishinan ƴan sanda umarni.
Labarai
Samu kari