Yan sanda sun fara gudanar da bincike kan yadda wani matashin dan kasuwa, Isma'il Makaye ya mutu dakin yar TikTok, Fati Cele a jihar Kano ranar Juma'a.
Yan sanda sun fara gudanar da bincike kan yadda wani matashin dan kasuwa, Isma'il Makaye ya mutu dakin yar TikTok, Fati Cele a jihar Kano ranar Juma'a.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ba ma'aikatan gwamnatin jihar tabbacin ceqa zai fara biyan mafi karancin albashi na N70,000 nan ba da jimawa ba.
Kungiyar Kiristoci a yankin Arewa maso Yamma ta nuna damuwa kan yadda aka yi wariya a mukaman hukumar raya yankin Arewa maso Yamma (NWDC) kan nadin mukamai.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bukaci da ta yi watsi da bukatar tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya shigar a gabanta.
Nuhu Ribadu ya kara tada wutar rikicin sarautar Kano da ake ta yi. Amma an ji yaron Muhammadu Sanusi II ya tanka Ribadu bayan kiran Aminu da Sarkin Kano.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana matsayarsa kan zaben 2027 da wasu ke ta shirye-shirye domin neman takara inda ya ce a yanzu ya himmatu wurin inganta Najeriya.
Hukumar FCTA ta ba Ministocin Bola Tinubu da wasu manya wa'adi. FCTA za ta iya karbe filayen Sanatocin da ke ofis da sofaffi da ‘yan majalisar wakilai masu-ci.
Ana zargin wani matashi ɗan shekara 30 a duniya ya daɓawa amaryarsa wuƙa har lahira bayan wata taƙaddama ta haɗa su, ya kuma banaka mata wuta a Legas.
Sabon basarake a jihar Delta, Obi Epiphany Azinge ya gargadi fadawa game da kawo masa gulma musamman a cikin fadarsa inda ya ce ko kusa ba zai lamunta ba.
Rahotanni suj nuna cewa wasu miyagu sun buɗe wuta a yankin ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike a jihar Ribas tun kafin isowar malaman zaɓe yau Asabar.
Labarai
Samu kari