Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci a gaggauta sakin yaran da aka tsare tare da gurfanar da su a gaban kotu kan zarginsu da hannu a zanga-zanga.
A wannan rahoton, za ku ji cewa wasu miyagu yan bindiga sun tafka danyen aiki bayan sun kai mummunan hari gidan wani mai fafutuka a jihar Katsina.
Sarkin Musulmi a Najeriya, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya shawarci al'umma kan sukar shugabanni inda ya ce a bar su da Ubangiji ya yi abin da ya ga dama da su.
Kungiyar likitoci ta kasa (NMA), reshen jihar Kano ta ba gwamnatin jihar wa'adin awanni 48 ta kori kwamishiniyar walwala da jin kai ta jihar, Hajiya Amina Abdullahi.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa an sace kimanin ganga miliyan 7.68 na danyen mai a shekarar 2023. Hukumar NEITI ta ba kungiyoyin fararen hula muhimman shawarwari.
Wani matsafi a jihar Oyo da aka fi sani da Mistina Orobo ya kashe mata sama da 76 yana shan jini da naman matan. Matsafin ya tuba yana ƙoƙarin zamowa fasto.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya aika sakon ta'aziyya g iyalan ɗan sandan da ke aiki a ayarinsa, wanda ya rasu a hatsarin mota.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince cewa 'yan Najeriya na fama da tsadar rayuwa a kasar nan. Shugaba Tinubu ya ce matsalar ba Najeriya kadai ta shafa ba.
Gwamnatin tarayya ta bada tabbacin cewa ‘yan Najeriya mazauna kasar Libya suna cikin koshin lafiya kuma suna gudanar da harkokinsu na yau da kullum.
Labarai
Samu kari