Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Gwamnatin Sokoto ta nesanta kanta da Mai Shaho bayan wani bidiyo da ya yaɗu. Ta ce ba ta goyon bayan tsafi kuma ta bukaci Hukumar Hisbah ta ɗauki mataki.
Yan kasar nan sun ce wahala ta ishe su, saboda haka su ka garzaya majalisar tarayyar Najeriya su na neman daukin mahukunta kan a sake duba bangaren fetur.
Tsohon hafsan tsaron Najeriya, Admiral Ola Sa'ad Ibrahim ya tafka babban rashi na matarsa mai suna Aminat Dupe Ibrahim a daren jiya Talata 5 ga watan Nuwambar 2024.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ja kunnen kananan yara a kan batun zanga zanga da za a iya gudanarwa a nan gaba, ya ce su dauki darasi.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL) ya fito ya nesanta kansa daga zargin shigo da gurbataccen man fetur zuwa cikin kasar nan daga kasashen waje.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa majalisar dattawa ba za ta saurari bukatar Tinubu kan haraji ba. Ndume ya ce za su tara Sanatoci domin yaki da Tinubu a majalisa.
Fadar shugaban kasa, ta sanar da rasuwar babban hafsan sojojin kasan Najeriya, Janar Taoreed Lagbaja. Shugaba Bola Tinubu ya aika sakon gaggawa ga al'umma.
Mazauna Arewacin kasar nan su ka shiga mawuyacin hali bayan shafe fiye da rabin Oktoba babu wutar lantarki wanda ya jawo asarar akalla Naira tiriliyan 1.5.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ziyarci jihar Jigawa domin jaje bayan hadarin tankar man fetur. Buhari ya ba da tallafi Naira miliyan 10 a Jigawa.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan ta'adda sun kwashi kashinsu a kauyen Kinashe, gundumar Bashar da ke jihar Filto yayin da sojoji suka kashe Kachalla Saleh.
Labarai
Samu kari