Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya gargadi masu son saka jari kada su yi amfani da kuɗin makaranta ko su sayar da gidajensu domin sayen hannun jari.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya gargadi masu son saka jari kada su yi amfani da kuɗin makaranta ko su sayar da gidajensu domin sayen hannun jari.
Peter Obi ya ƙarfafa gwiwar ’yan Najeriya su saka jari a IPO na matatar Dangote, yana mai yabawa zuba jarin Aliko Dangote a masana’antun da dama.
An tabbatar da rasuwar Sarkin Gorondo, Alhaji Lamaran Muhammad Gidado, kwanaki shida bayan naɗinsa, yayin da aka sanar da lokacin gudanar da jana'izarsa.
’Yan bindiga da ake zargin ’yan ƙungiyar asiri ne sun kashe kwamandan OSPAC na Omoku da wasu mata uku a wani hari a jihar Rivers da ke yankin Kudu maso Kudu.
Atiku Abubakar ya ce saɓanin bayanan OAGF da CBN kan asusun hukumar PFIPC ya jefa gwamnatin Bola Tinubu cikin babbar matsalar amincewa da gaskiya.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da kafa sabon sansanin sojoji a Kwara domin karfafa yaki da ’yan bindiga da masu garkuwa da mutane da ke addabar jihar.
Tawagar Najeriya karkashin jagorancin Maryam Yusuf ta lashe lambar zinare a gasar Spelling Bee na duniya a China. An ba kwararrun daliban kyaututtuka.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu ya karyata cewa ya taba shiga tsakani aka bayar da kudin fansa ga yan bindiga.
Babban Limamin Shonga, Alhaji Jibril Baba Nnatakun, ya rasu a Kwara yayin da MBI da sauran shugabanni suka yi masa ta'aziyya tare da yabon gudummawarsa.
Shugaba Bola Tinubu ya nuna alhininsa kan rasuwar Sheikh Imam Tijani Gbajabiamila. Ya bayyana gudunmawar da marigayin ya bayar ga Legas da Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dokokin Kano ta tashi tsaye game da hare-haren yan bindiga da ake kai wa iyakokin jihar domin a magance matsalar.
Labarai
Samu kari