Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Majalisar Amurka za ta yi bincike kan zargin saka dokokin da suke da alaka da shari'ar Musulunci a Najeriya. Najeriya ta yi watsi da cewa an tauye addini a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan sufuri, Femi Fani Kayode ya bayyana cewa Donald Trump na kokarin amfani da addini wajen sace albarkatun kasar nan.
NDLEA ta kama mawaki Steady Boy bisa zargin yunkurin karbar kilo 77.2 na miyagun kwayoyi da aka shigo da su daga Amurka, an kuma gano dakin hada kwayoyi a Legas.
Jarumin Kannywood, Mato Yakubu da aka fi sani da Malam da aka fi sani da Malam Nata’ala, ya rasu bayan fama da ciwon daji, inda aka tabbatar da labarin.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taba yi wa shugaban Amurka, Donald Trump, bayani gamsashshe kan zargin yi wa Kiristoci kisan gilla a Najeriya.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bukaci Shugaba Tinubu ya dauki mataki kan barazanar Donald Trump ga Najeriya, yana kiran hakan cin mutuncin kasa.
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ya nuna damuwa kan maganganun Donald Trump game da Najeriya bayan zargin kisan Kiristoci a Najeriya.
A tarihin Najeriya, an samu lokutan da kasar ta shiga yaki da wasu kasashe saboda dalilai da dama da ke alaka ta diflomasiyya da dai kawo dauki kan wasu.
Wata mata a kasar Bangladesh ta rasu ta bar kudade masu tarin yawa duk da kasancewarta mai bara tsawon sheakru 40 a rayuwarta ba tare da amfani da kudin ba.
Labarai
Samu kari