Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Ma'aiakatan kamfanin rarraba wuta na KEDCO sun tsunduma yajin aiki a jihar Kano. Lamarin ya jawo dauke wuta a Kano da kewaye. KEDCO ya karyata zargin ma'aikatan.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin yada labaran Abubakar Malami SAN ya karyata labarin cewa an samu wadansu makamai a gidan tsohon Ministan shari'a.
Wasu manyan jami'an hukumar alhazai ta kasa, NAHCON na son shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauke Sheikh Abdullahi Saleh Usman Pakistan a shugabanci.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya ta kai farmaki wani muhimmin sansanin Boko Haram a dajin da suke kira Timbuktu Triangle. An samu kabarin Boko Haram.
Rahoton rundunar sojin Najeriya ya ce dan ta'adda, Bello Turji ya dimauce a cikin daji yana gudu zuwa wurare. Sojoji sun ce Turji mai kwace wani yanki ba.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotu da ke Ingila ta fara zama domin a fara shari'a da tsohuwar Ministan Najeriya, Diezani Alison Madueke kan zargin rashawa.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana garin Rijana a matsayin cibiya kuma matattarar yan bindiga a Najeriya, ya sha alwashin ceto mutanen da aka sace.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusufa ya gwangwaje mutumin da aka kashe masa iyalinsa da kyautar sabon gida, kujerar hajji da wasu kyaututtuka uku.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi Allah wadai da harin da 'yan bindiga suka kai kan masu ibada a Kaduna. Ya ce gwamnati na kuskure.
Labarai
Samu kari