Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Gwamantin Osun ta ayyana kwanaki uku domin zaman makokin rasuwar shugaban sojojin kasan Najeriya, Laftanal Janar Taoreed Lagbaja daga ranar Alhamis.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana irin ayyukan alheri da ya yi a mulkinsa musamman a bangaren ilimi inda ya ce bai tsoron hukumar EFCC ko kadan.
'Yan Najeriya sun yi martani yayin da tashar wutar lantarki ta sake durkushewa a karo na biyu cikin kwanaki uku. Durkushewar ta yau ita ce ta 11 a cikin 2024.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana wasu mutum tara da take nema ruwa a jallo a Arewa maso Gabas kan zargin ta'addanci da rikau, ta lissafo sunayensu.
Binciken Majalisar Dinkin Duniya, shirin samar da abinci na duniya, ma’aikatar noma da samar da abinci ta Najeriya ya gano miliyoyin da za su kamu da yunwa a 2025.
Wani jami'in dan sanda ya rasa ransa bayan wani hatsarin mota ya ritsa da shi a jihar Legas. Dan sanda ya rasu ne bayan ya makale sakamakon hadewar wasu motoci.
Hedkwatar tsaro ta ƙasa watau DHQ ta bayyana cewa dakarun sojoji sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda 481, sun kubutar da mutane 492 da aka yi garkuwa da su.
Wata mata ta yi wa dan kishiyarta duka da taɓarya har ta karya kishi kafa kuma ta zuba masa ruwan zafi. Alkalin kotu ya tura ta kurkuku kuma ya hana belin matar.
Miyagun 'yan ta'adda sun yi ta'asi a jihar Neja bayan sun hallaka mutane takwas a wani hari da suka kai. Daga cikin mutanen da aka kashe har da wasu mata.
Labarai
Samu kari