Ofishin Kasafin Kudi ya ce hukumar bogi ta PFIPC ta samo asali tun mulkin marigayi Muhammadu Buhari, tare da jaddada cewa ba a taba sakin ko sisi gare ta ba.
Ofishin Kasafin Kudi ya ce hukumar bogi ta PFIPC ta samo asali tun mulkin marigayi Muhammadu Buhari, tare da jaddada cewa ba a taba sakin ko sisi gare ta ba.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Wasu mahara da ake kyautata zaton ƴan kungiyar asiri ne sun kashe wani mutumi mai suna Ɗanladi a shagon abokinsa ana dab da ɗaura masa aure a Edo.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban sabuwar kungiyar Lakurawa, Habib Tajje yana kokarin turawa Bello Turji sako kan ayyukan ta'addanci a jihar Sokoto.
A yayin da ake kuka cewa 'yan ta'addar Lakurawa sun fara karfi, gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu ya gana da ministan kudi, Mista Wale Edun kan ci gaban tattalin jihar.
Hukumar EFCC ta yi bincike kan bidiyon cin zarafin naira a wani biki a Kano, inda aka zargi Fauziya Goje, amma bincike ya tabbatar da cewa ba ta da alhakin hakan.
Kungiyar IPMAN ta yi alkawarin karyewar farashin man fetur bayan ta yi yarjejeniya da matatar Dangote. IPMAN ta ce fetur mai rahusa zai wadata a Najeriya
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya sake sako gwamnatin Tinubu a gaba kan manufofin da ya ce su na kashe yan Najeriya da jefa su a wahala.
Shafi’u Umar Tureta, tsohon hadimin gwamnan Sakkwato ya bayyana yadda ya tarar da mazauna gidan yari bayan laifin da ya yi yi wa gwamnan jiharsa ya kai shi zama can.
Rahotanni sun tabbatar da cewa sojojin da yan Gatawa sun kaure da yan ta'adda karkarshin jagorancin Bello Turji da safiyar yau Talata a yankin Bakin Gulbi Sokoto.
Sarakunan gargajiya sun hada kai sun tunkari gwamnatin tarayya kan tsadar rayuwa. Sarakuna sun bukaci Bola Tinubu ya saukakawa talakawan Najeriya.
Labarai
Samu kari