'Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukumar Bungudu a Zamfara bayan sun kashe jami'an tsaro huɗu. Jami'ai sun ceto wasu daga cikin 'ya'yansa yayin artabun.
'Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukumar Bungudu a Zamfara bayan sun kashe jami'an tsaro huɗu. Jami'ai sun ceto wasu daga cikin 'ya'yansa yayin artabun.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Haliru Maraya ya buƙaci jam’iyyun siyasa su guji tsayar da ɗan takarar gwamna da mataimakinsa masu addini ɗaya a zaɓen 2027.
Wasu matasa a jihar Delta sun kashe masu karɓan haraji a kasuwar Ughelli. An bude wuta kan masu karban harajin ne yayin da suke tsaka da karɓar kudi.
Gwamnatin jihar Kano ta hannun ofishin kula da basussuka na jihar ta bayyana adadin basussukam da ta gada daga wajen gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje.
Kamfanin mai na ƙasa, NNPCL ya ce tuni ya daina sayo tataccen man fetur daga ƙasashen ketare ya dawo kasuwanci da matatun mai na cikin gida a Najeriya.
Lauya da ke rajin kare hakkin dan Adam, Abdu Bulama Bukarti ya fallasa cewa yan ta’addan Lakurawa sun dade a Najeriya kafin yanzu, kuma a shirye su ka shigo kasar.
Rundunar sojin Najeriya ta fara aiki mai muhimmanci don dakile barazanar da sabuwar ƙungiyar ta’addanci, Lukarawa, ke haifarwa, tana ƙoƙarin tabbatar da tsaro.
Sanata Rabi'u Kwankwaso zai aurar da yar autarsa ga ɗan Dahiru Mangal. Aisha Rabi'u Kwankwaso za ta auri Fahad Dahiru Mangal a ranar Asabar a jihar Kano.
Hadimin tsohon gwamnan Kano kuma shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya soki kungiyoyi 51 da ke neman EFCC ta cafke shi kan zargin cin hanci a jihar Kano.
Sanata Monday Okpebholo tare da abokin takararsa Dennis Idahosa sun karɓi rantsuwar kama aiki a matsayin gwamnan jihar Edo da mataimakinsa yau Talata
Miyagun 'yan ta'addan Boko Haram sun kai hari a jihar Borno da ke yankin Arewa maso Gabashin Najeriya inda suka tafka ta'asa. Sun sace masunta masu yawa.
Labarai
Samu kari