An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Haliru Maraya ya buƙaci jam’iyyun siyasa su guji tsayar da ɗan takarar gwamna da mataimakinsa masu addini ɗaya a zaɓen 2027.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya mika motocin sintiri 78 ga rundunar ‘yan sanda domin inganta tsaro a jihar, musamman yankunan kananan hukumomi 44.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya dawo Abuja bayan halartar taron gaggawa a Saudiyya, inda ya goyi bayan tsagaita wuta da lumana tsakanin Isra’ila da Falasɗinu.
Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na bakin kokarinta domin ganin ta shawo kan matsalar rashin tsaro a kasar nan.
An tafka asarar rayuka a jihar Filato bayan wata mahakar ma'adanai ta rufta da ma'aikata a cikinta mutane 13 sun rasa rayukansu a mahakar da ke Bassa
Gwamnatin Kano karƙashin Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ta karyata raɗe-raɗin da ke yawo cewa ta ciyo bashin N177bn daga wani mai bada lamuni a Faransa.
Wata kungiya a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci hukumar DSS ta binciki karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, kan zargin alaka da 'yan bindiga.
Sojojin Najeriya sun kama yaran ƙasurgumin ɗan bindiga Veior John Gata bayan musayar wuta a jihar Taraba. Sojoji sun kwato makamai da babura da dama.
Sabon gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okphebolo, ya yi wa mutanen jihar alkawarin cewa ko kadan ba zai ci amanar da suka damka masa shi da mataimakinsa ba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu a gana da Yarima mai jiran gado, Mohammed bin Salman AbdulAzizi Al Saud a kasar Saudiyya domin kyautata alaka.
Labarai
Samu kari