An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta ba da belin tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ta haramta masa fita zuwa wata ƙasa.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu ya gargadi 'yan ta'addan kungiyar Lakurawa da su shiga taitayinsu su daina ta'addanci.
Kamfanin rarraba wuta na ƙasa TCN ya tabbatar da cewa wasu mahara sun tafka ɓarna a tashar wutar da ake ginawa a Obajana da ke jihar Kogi a Arewa ta Tsakiya.
Shugaban hukumar aikin hajji ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan ya tabbatar da cewa ana samun badakalar a hukumar, musamman a baya bayan nan.
Ana zargin Oba Kayode Adenekan Afolabi a jihar Osun kan kiran mambobin PDP su kai farmaki kan yan jam'iyyar APC a cikin wani faifan bidiyo inda ya musanta.
Babbar kotun tarayya ta tanadi hukunci a shari'ar da hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) take yi da tsohon gwamnan Taraba, Darius Ishaku.
Wani dan kasuwar hada hadar musayar kudi, Ayuba Tanko ya ce a 2017, gwamnatin Anambra karkashin Obiano ta yi canjin Dala a hannunsa, ya faɗi yadda aka yi.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana bukatar kudade masu kauri kafin a samu wadatacciyar wutar lantarki a kasar nan. Ministan makamashi ya ce ana neman $10bn.
Dan majalisa mai wakiltar Birnin Gwari da Giwa a majalisar wakilan kasar nan, Hon. Zubairu Birnin Gwari ya ce yan bindiga sun tafka mummunan barna a Kaduna.
Labarai
Samu kari