Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Akwai manyan 'yan takara 4 a zaben gwamnan Ondo na 2024,: Lucky Aiyedatiwa (APC), Ajayi Agboola (PDP), Otunba Bamidele Akingboye (SDP), da Sola Ebiseni (LP).
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Umaru Radda ta ware N20bn domin gudanar da aikin samar da tsaftataccen ruwan sha a faɗin kananan hukumomi.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya yi magana kan amfanin cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Tinubu ta yi.
Matasan jam’iyyar APC reshen jihar Zamfara sun fusata bisa zanga zangar da wasu su ka gudanar a babban birnin tarayya Abuja, ana neman a tsige Bello Matawalle.
Dan majalisar wakilai da ke wakiltar mazabar Dala, Aliyu Sani Madakin Gini ya jawo cece kuce bayan an hango wani bidiyonsa a kafafen sada zumunta.
Gwamnatin jihar Ondo karkashin jagorancin Gwamna Lucky Aiyedatiwa, ta ayyana ranar hutu domin zaben gwamnan jihar da za a gudanar a ranar Asabar.
Sojojin Najeriya sun yi ruwan wuta kan yan ta'addar Lakurawa a jihar Kebbi. Lakurawa sun fara guduwa bayan shan wuta a hannun sojoji a jihar Kebbi.
Shugaba Emeka Anyaoku ya shawarci Najeriya da ta koma tsarin mulkin tarayya na hakika, yana gargadin cewa kundin mulkin 1999 na hana ci gaban kasa da hadin kai.
Wani jirgin sama na kamfanin Air Peace ya yi gaggawar fasa tashi sakamakon wata tsuntsuwa da ta gutta masa a filin jirgin Nnamdi Azikwe da ke Abuja yau da safe.
Labarai
Samu kari