Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya ce Najeriya na samar da gangar danyen man fetur sama da ganga 1.8 a kullum kuma ana sa ran zai karu kafin karshen shekara.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya tona ainihin abin da ya haɗa shi da fitaccen lauya, Deji Adeyanju inda ya ce rahsin ba shi muƙami ya sa yake caccakarsa.
Shugaban kasa Bola Tinubu na shirin gabatar da kasafin 2025 da ya kai Naira tiriliyan 48 kamar yadda ministan kasafi, Atiku Bagudu ya bayyana bayan taron FEC.
Gwamnonin Arewa sun kafa sharadi ga Bola Tinubu kan kudirin haraji na Bola Tinubu. Gwamnan Nasarawa ya ce dole a cire harajin VAT a kudirin kafin su daidaita.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu yana jagorantar taron FEC yanzu haka a fadar gwamnatin tarayya da ke Abuja, manyan kusoshin gwamnati sun hallara.
Hukumar kare hakkin dan Adamt a kasa (NHRC), ta ce akalla mutum 1,463 yan ta'adda su ka kashe daga Janairun 2024 har zuwa watan Satumba na shekarar 2024
Gwamnan jihar Plateau ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihar. Caleb Mutfwang ya amince a fara biyan ma'aikata sabon albashin N70,000.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta raba tallafin kudi $134m ga manoma a Najeriya. Za a ba masu noma alkama da shinkafa su 400,000 tallafin kudi yayin noman rani.
Ministan harkokin sufurin jirgin sama na Najeriya, Festus Keyamo ya ce kasar nan ta nemi tallafin kasashen Amurka da Faransa kan faduwar jirgin NNPCL.
Labarai
Samu kari