Atiku Abubakar ya yi watsi da zargin Obasanjo kan cin hanci, yana cewa an tayar da tsohon batu ne domin siyasar zaɓen shugaban ƙasa a zaben 2027.
Atiku Abubakar ya yi watsi da zargin Obasanjo kan cin hanci, yana cewa an tayar da tsohon batu ne domin siyasar zaɓen shugaban ƙasa a zaben 2027.
A zaben Ondo, alamu sun fara nuna wanda zai zama gwamna wanda zai yi mulki zuwa 2028. Jam'iyyar APC ta sha gaban PDP da kuri'u 200 kafin gama tattara sakamako
Malamin Musulunci a Sokoto, Sheikh Abdulbasit Silame ya fadi yadda Lakurawa suka yaudare su inda ya ce tun farko sun tabbatar musu cewa za su kawo musu mafita.
Fisayo Soyombo wanda ‘dan jarida ne mai binciken kwa-kwaf ya ya fito da bidiyoyin da ya tonawa jami’ansu asiri, ya taso jami’an hukumar kwastam a gaba.
'Yan sanda sun damke Patrick Akpoguma wanda ake ganin ya na fantamawa cikin kudi, ya ba ‘yan sanda cin hancin N174m, sun ki karbar kudi domin rufa masa asiri
Wani tsohon dan takarar shugaban kasa a APC, Tunde Omosebi ya gamu da fushin mai gidan haya inda aka fatattake shi kan rashin biyan kudi na tsawon shekaru.
Jam'iyyar APC ta kakryata zargin PDP na cewa ta tura 'yan daba zuwa karamar hukumar Idanre domin hargitsa zaben gwamnan jihar Ondo. APC ta ce zancen kawai ne.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan bindiga a jihar Kaduna. Sojojin na rundunar Operation Fansan Yamma sun sheke 'yan bindiga masu yawa.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya sauka a Kano domin halartar daurin auren yar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da aka gudanar a yau Asabar.
Jam'iyyun siyasa sun ci kasuwar sayen kuri'u a zaben gwamnan jihar Ondo da ake yi yau Asabar, 16 ga watan Nuwamba, 2024, an rika ba mutane takarda.
Labarai
Samu kari