Atiku Abubakar ya yi watsi da zargin Obasanjo kan cin hanci, yana cewa an tayar da tsohon batu ne domin siyasar zaɓen shugaban ƙasa a zaben 2027.
Atiku Abubakar ya yi watsi da zargin Obasanjo kan cin hanci, yana cewa an tayar da tsohon batu ne domin siyasar zaɓen shugaban ƙasa a zaben 2027.
Tsohon daraktan hukumar tsaron farin kaya watau DSS, Mike Ejiofor ya baygana cewa kungiyar ƴan ta'adda ta Lakurawa da sabuwa ba ce, ya faɗu yadda suka shigo.
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake zargin 'yan kungiyar asiri ne sun yi ta'asa a jihar Ogun. 'Yan bindigan sun hallaka wani tsohon kansila har lahira.
Sheikh Kabiru Gombe ya gabatar da nasiha yayin bikin 'dinner' na auren yar Kwankwaso da aka yi a jihar Kano da ya tayar da kura da kuma ce-ce-ku-ce.
An ga bashin da ake bin gwamnatin Kano ya karu da $22m duk da ikirarin DMO. Dr. Hamisu Sadi Ali ya yi karin haske, dalilin shigowar wasu bashi da aka karbo a 2018
Gwamnan Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya sallami manajan darakta na kamfanin samar da wutar lantarkin jihar daga aiki bayan shafe kwanaki uku babu wuta.
Sarkin Kano, Mai Martaba Muhammadu Sanusi II ya yabawa dansa, DSP Aminu Lamido Sanusi inda ya fadi musabbabin zabensa a matsayin Chiroman Kano a yau Juma'a.
Hukumar shari'a da kasa (NJC) ta dakatar da wasu alkalan manyan kotun jihohin Anambra da kuma Rivers inda suka bukaci ritayar dole ga wasu a jihohin Imo da Yobe.
Bayan shafe kwanaki biyu ana bukukuwan jana'iza, an birne gawar marigayi hafsan sojojin ƙasa ta Najeriya, Taoreed Lagbaja a gaban manyan ƙasa a Abuja.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna, Shehu Sani ya ji dadin yadda ofishin mashawarcin shugaban kasa kan harkokin tsaro ke gudanar da aikinsa a kasar nan.
Labarai
Samu kari