Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Olusegun Obasanjo ya zargi tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da bai wa marigayi Ghali Na’Abba N5m domin fara shirin tsige shi daga mulki.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi ikirarin cewa Legas na son ta yiwa Arewacin Najeriya mulkin mallaka, ta hanyar kakaba sarki, karbe mata haraji da kasuwanci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bar Najeriya domin zuwa kasar Brazil a daren ranar Lahadi. Shugaba Tinubu zai halarci taron kasashen G20 a Brazil.
Dakarun sojojin saman Najeriya da ake aikin samar da tsaro sun kai hare-hare kan 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin saman sun yi ruwan bama-bamai kan bata garin.
Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya yi zancen da zai batawa wasu malaman addini rai. Dutsen Tanshi ya soki malaman da suka karbi sarautar Sarkin Musulmi
Bini-bini yanzu sai an ji cewa bata-gari sun jefa mutane a duhu saboda satar kayan lantarki.. Injiniya ya nuna shakku kan dalilin yawan lalacewar wutar lantarkin.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce ya kamata a kori shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Mahmood Yakubu da wasu jami'an hukumar.
Wasu 'yan bindiga sun yi aikin bazata a jihar Delta. Tsagerun sun sace wani babban jami'in hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA).
Tsohon shugaban hukumar leken asiri ta kasa (NIA), Ambassada Ibrahim Zakari ya rasu. Marigayin dan asalin jihar Katsina ya rasu yana da shekara 81 a duniya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karrama firaministan India, Narendra Modi da lambar yabo ta kasa. Tinubu ya ce firaministan abokin Najeriya ne.
Labarai
Samu kari