Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Olusegun Obasanjo ya zargi tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da bai wa marigayi Ghali Na’Abba N5m domin fara shirin tsige shi daga mulki.
Karamin ministan gidaje da raya birane, Yusuf Abdullahi Ata, ya ja kunnen Rabiu Musa Kwankwaso kan yin kalaman da za su iya haifar da tashin hankali.
An cimma matsaya tsakanin kungiyar dillalan man fetur na kasa (IPMAN) da matatar man fetur ta Dangote, an cimma yarjejeniyar samar da mai ga yan kasa.
Nigeria na fama da matsalolin da suka jefa 'yan kasar musamman talaka a cikin mawuyacin hali. Kadan daga matsalolin akwai lalacewar wuta, tsadar fetur da tsaro.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Olusegun Obasanjo kan cewa Bola Tinubu ya gaza da ya yi. Fadar shugaban kasa ta ce Tinubu na gyara matsalolin Obasanjo
Wata gobara da ta tashi a daren ranar Lahadi ta lakume dukiyar miliyoyin Naira a kasuwar Laranto da ke Jos ta Arewa, jihar Filato. 'Yan kasuwa sun koka.
Babban malamin nan, Emeritus Archbishop na Abuja ya bukacu shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wa yan Najeriya aiki ba tare da nuna fifiko ba.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za a samu karin kaso 60 na kudaden albashin ma'aikatan tarayya a shekarar 2025 wand ake nufin cewa ma'aikatan za su kashe N6.5trn.
Yan bindiga da suka tare hnaya sun kai hari kan yan sanda a jihar Abia inda suka kashe dan sanda daya suka jikkata daya da ake fargabar zai mutu a asibiti
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun yi ta'addanci a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun hallaka wani babban manomi tare da yin garkuwa da wasu manoman.
Labarai
Samu kari