Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Shugabannin Ibo sun fara kira kan a roki Tinubu ya saki kasurgumin dan ta'adda, Nnamdi Kanu. Sanata Rochas Okorocha ne ya yi kira ga Sanata Godswill Akpabio
Gwamna Dikko Umaru Radda ya kai ziyarar ba zata ma'aikatar tattara haraji ta jihar Katsina. Radda ya zagaya ofis ofis a ma'aikatar domin ganin yadda aiki ke tafiya.
Rundunar yan sandan Kano ta cafke magidancin da ya shigar da kara gaban kotu bisa zargin kwamishinan Jigawa da zina da matarsa, ana zarginsa da satar bayanai.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Najeriya ba za ta kai matakin cigaban da ake bukata ba sai an samu cigaban tattalin arzikin shiyyar Arewa.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, Hajiya Hadiza Isma El-Rufai ta kalubalanci danta, Bashir bayan ya caccaki fadar shugaban kasa.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta samu nasarar cafke wasu masu fashi da makami da suka addabi jama'a. Daga cikinsu akwai mace 'yar shekara 40.
Masana diflomasiyya sun fara nuna damuwarsu kan jinkirin da gwamnatin Bola Tinubu ke yi na nada jakadu yayin da ta riga ta shafe watanni 13 a kan karagar mulki.
Gwamnan jihar Kebbi, Dakta Nasir Idris ya ba al'ummar Fulani da ke kauyen Mera tallafin N10m kwanaki bayan harin da aka kai masu. Gwamna ya hanasu daukar fansa.
Gwamna Inuwa Yahaya ya gabatar da kasafin kudin N320bn na shekarar 2025. Bangaren noma da ilimin manyan makarantu, da muhalli sun samu kaso dan kadan.
Labarai
Samu kari