Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Rundunar sojin Birged ta 6 ta samu nasarar tarwatsa mafakar ƴan bindiga a wasu kanann hukumomin jihar Taraba domin ba manoma damar girbin amfanin gona.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne sun kai hari kan sansanin sojoji a jihar Borno. 'Ƴan ta'addan sun hallaka sojoji masu yawa a harin.
Gwamnatin Jigawa ta dawo da kwamishinan ayyuka na musamman, Auwalu Danladi Sankara bakin aiki bayan kotun Musulunci ta wanke shi daga zargin zina a Kano.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Sa'ad Mohammad Abubakar II, ya yiwa tsohon gwamnan Neja martani kan cewa sarakunan gargajiya na tsoron gwamnonin Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa wasu miyagun ƴan bindiga sun yi ajalin mutum 5 a wani mummunan hari da suka kai kauyen Dayau da ke Kaura Namoda a Zamfara.
A Najeriya ana karrama mutanen da suka ba da gudunmawa wajen ci gaban kasa da lambobin yabo na kasa. Wannan karramar ta kan shafi 'yan kasashen waje.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wata mai yi wa kasa hidima (NYSC) a jihar Neja. 'Yan bindiga sun sace matashiyar ne lokacin da take kan hanya.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya kori jami'ai da aka kama da laifin cin hanci da rashawa. Shugaban ya ce za a cigaba da korar wadanda aka kama da laifi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya miƙa sunayen mutum 3 da ya naɗa a matsayin RECs na hukumar INEC ga majalisar dattawan Najeriya domin tantance su.
Labarai
Samu kari