Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya yabawa lauya Abba Hikima da ya maka Ministan Abuja, Nyesom Wike a kotu.
A wannan rahoton, za ku ji Shugaban kasa, Bola Ahmed ya fadi hanyar da za a bi wajen magance matsalar ta’addanci da ayyukan miyagun mutane a nahiyar Afrika.
A wannan rahoton, za ku ji matatar Dangote ta fara duba yiwuwar fara sayo danyen man fetur daga kasar Amurka a kokarinta kara yawan fetur da ta ke tacewa a Najeriya.
Babbar kotun jihar Enugu ta yanke hukunci a karar da wani mutumi ya shigar kimanin shekara 10 da ta wuce, ta umarci gwamnati ta biya shi diyyar N55m.
An samu kuskuren rashin fahimta tsakanin jami'an tsaro na 'yan sanda da 'yan banga a jihar Anambra. Jami'an tsaron sun bude wuta ga junansu a cikin dare.
Hakimin garin Kurfi da ke jihar Katsina, Alhaji Ahmadu Kurfi, ya riga mu gidan gaskiya. Marigayin shi ne tsohon shugaban hukumar FEDECO ya rasu yana da shekara 93.
Kungiyar dattawan Arewa, ACF ta bukaci Bola Tinubu ya sauya tsare tsaren gwamnati kafin su kashe al'umma. ACF ta ce yanzu yanzu ya kamata a sauya tsare tsaren.
Hukumar Hisbah a jihar Yobe ta lalata kwalaben barasa da ta cafke a wani aikin sintiri da ta fita. Hisbah ta lalata barasar ne bayan ta kama ta a wani otel.
Wasu ɗaliban makarantun gwamnati guda biyu a Ilorin sun yi faɗa da juna ranar Litinin da ta gabata, ana fargabar sama da mutum 10 sun samu raunuka.
Labarai
Samu kari