Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutum uku daurin rai da rai bayan sun amsa laifin hannu a garkuwa da dalibai, malamai da kuma alaka da ta'addanci.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutum uku daurin rai da rai bayan sun amsa laifin hannu a garkuwa da dalibai, malamai da kuma alaka da ta'addanci.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Yayin da ake sukar Bola Tinubu kan matsalolin Arewa, shugaban kungiyar Arewa Consultative Forum, Mamman Mike Osuman ya ce matsalolin yankin laifin shugabanninta ne.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bukaci a sanya matasa a cikin shirin samar da tsaro a yankin Arewacin Najeriya domin hakan zai taka muhimmiyar rawa.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ya ce yan ta'adda da yan bindiga sun yi ƙawanya da Arewa kuma akwai bukatar hada kai domin fuskantar rashin tsaro a Arewa.
Gwamna Monday Okpebholo na Edo ya sallami dukkan ƴan majalisar gudanarwa na manyan makarantun gaba da sakandire mallakin gwamnatin jihar Edo nan take.
Gwamnatin Bauchi ta sanar da lokacin fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi a karshe watan Nuwamba. Bala Muhammad ya ce zai biya hakkokin ma'aikata a jihar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ba da takardar shaidar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa da mataimakinsa.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kashe mutum guda yayin da faɗa ya kaure tsakanin wasu jami'anta da ke bakin aiki da wani sojan Najeriya a jihar Ebonyi.
Babban Sufetan yan sanda, Kayode Egbetokun ya shigar da korafi kotu kan Sanata Andy Ubah da wata Hajiya Fatima kan zargin damfarar wani mai suna George Uboh.
Majalisar dokokin ta yi karatu na biyu ga kudirin dokar da zai sauya harkar zabe a Najeriya. Yan Najeriya mazauna ketare za su rika yin zaɓe saboda samuwar kudirin.
Labarai
Samu kari