Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu ya gabatar da kasafin kudin 2025 na Naira tiriliyan 3 ga majalisar dokokin jihar Legas. Kasafin ya mayar da hankali kan dorewar ayyuka.
A wannan rahoton, za ku ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta mika yaran Kano da aka karbo daga gwamnatin tarayya su 76 hannun iyayensu tare da ba su tallafi.
Zanga-zanga ta barke a Majalisar Tarayya yayin da kungiyoyin fararen hula suka mamaye Majalisar Tarayya domin gudanar da zanga-zanga ta musamman a Abuja.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi alkawarin biyan matasa yan N Power da suka biyo gwamnatin Buhari bashi. Gwamnati ta ce nan gaba kadan za a biya yan N-Power
A rahoton nan kun ji asusun bayar da lamuni na duniya (IMF) ya sake matsayar da ya bayyana a kan manufofin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan tattalin aziki.
Wasu 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci kan wani matashin lauya a jihar Benue. 'Yan bindigan sun bi matashin lauyan har gida sannan suka bude masa wuta.
A wannan labarin, za ku ji gwamnatin tarayya ta bayyana matakin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki bayan fara kaddamar da manufofin Tinubu a kasar.
Kotun majistare da ke Ibadan a jihar Oyo ta tsare wasu mutane hudu kan neman bata sunan sarkin Ogbomoso da suke zargin yana neman haddasa fadan addini.
Majalisar dokokin Najeriya ta fara nazarin wurare 161 da za a sauya a kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999. A Disambar 2025 za a gama sauya tsarin mulkin.
Labarai
Samu kari