ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo, ya ce lokacin da suka yi hira ta karahe da marigayi Ifeanyi Ubah babu mutuwa kwata kwata a lissafinsu.
Gwamna Monday Okpebholo na Edo ya zargi tsohon gwamna, Godwin Obaseki da kwashe motoci 200 a gidan gwamnati inda ya kafa kwamiti na musamman domin kwato su.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Abuja ta yi fatali da korafin da gwamnoni 36 suka shigar kan neman bahasi game da kudin gas tun daga shekarar 1999.
Ta cikin wannan labarin, za ku jicewa a ranar Asabar ne za a bude kasuwar baje koli ta duniya a Kano, kamfanoni sun shirya halartar gagarumin taron cinikayyar.
Rundunar yan sandan Najeriya a jihar Bauchi ta kama ɓarawon da ya ke cakawa yan acaba makami a kayi ya kwace musu babur. Ya sace babur kirar Bajaj.
Hukumar EFCC ta gurfanar da Sulaiman Garba Bulkwang a gaban kotu kan zargin karkatar da N223,412,909 da kuma safarar kuɗaɗen haram daga hukumar REA,
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika wasiƙa majalisar dattawa, inda ya roki ta amince da naɗin Laftanar Janar Oluyede a matsayin hafsan sojin ƙasa.
Yan majalisa da su ka bijiro da kudurin kara shekarun mulkin shugaban kasa, gwamnaoni da shugabannin kananan hukumomi sun kafe kan bukatarsu na kara wa'adi.
A wannan rahoton za ku ji cewa hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC ta fara bibiyar wasu ayyukan mazabu wadanda gwamnati ta ce ta aiwatar.
Labarai
Samu kari