ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Yan ta'adda sun sake lalata turken wutar lantarki a Najeriya. Turken wutar da aka lalata ana tsaka da gyaransa ne tun watanni da suka gabata, sun sace kayan gyara.
A wannan labarin, sanata mai wakiltar Kebbi ta Tsakiya, Adamu Aliero ya bayar da tabbacin cewa dakarun kasar nan sun fatattaki yan ta’addan Lakurawa.
A wannan rahoton sun bayyana cewa kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji ya karbi harajin Naira miliyan 6 da ya dorawa mazauna Sardauna a jihar Sakkwato.
Gwamnonin jihohi 36 sun yi alkawarin haɗaka wajen kawo karshen Lakurawa a Najeriya. Gwamnonin sun 36 sun ce ba za su bari Lakurawa su yaɗu a Najeriya ba.
Gwamnatin Sokoto ta kaddamar da yan Hisbah. Sheikh Aminu Daurawa ya halarci taron yan Hisbah. Sarkin Musulmi ya bukaci ba yan Hisbah cikakken iko domin yin aiki.
'Yan Najeriya musamman a Arewa sun yi ca kan katin gayyatar ɗaura aurwn yaran mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, wanda za a yi a fadar Aminu.
Kotun mai daraja ta farko a Najeriya ta rusa dokar caca 2025 wadda majalisar dokokin tarayya ta kafa, ta ce ƴan majalisa ba su hurumin yin doka kan wasan caca.
Harin da sojojin sama su ka kai domin fatattaKar yan ta’adda a kauyen Shuwa da ke gundumar Ruwan Godiya a karamar hukumar Faskari a Katsina ya bar baya da kura.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da wasu shugabannin Arewa na adawa da kudirin harajin Bola Tinubu. Ali Ndume ya nuna adawa da kudirin harajin Bola Tinubu.
Labarai
Samu kari