Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo gida Najeriya daga kasar Brazil bayan ya halarci taron kasashen G20. Tinubu ya kuma yi wasu tarurruka a.ƙasar.
Sanata mai wakiltar Gombe ta Arewa, Ibrahim Hassan Dankwambo ya sanar da rasuwar tsohon shugaban PDP a karamar hukumar Gombe, Alhaji Idris Bello.
Kungiyar matasa da suka ci gajiyar N-Power ta shirya gudanar da zanga-zangar kwanaki biyar kan basukan da suke bin gwamnati har na tsawon watanni tara.
Tsadar rayuwar da aka shiga a Najeriya ta sa ma'aikata da sauran ƴan ƙasa sun fara yi kansu karatu kan abubuwan da ya kamata su daya da kudinsu a wata.
Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ta yi magan kan masu zargin cewa tana sukar gwamnatin Bola Tinubu saboda dan Kudu ne inda ta ce har Muhammadu Buhari ta soka.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya amince da sabon mafi karancin albashi gama'aikatan jihar. Gwamnan ya amince a fara biyan sabon albashin daga watan Disamba.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar fitaccen dan siyasa kuma tsohon Sanata a jihar Kano, Aminu Inuwa wanda ya rasu a jiya Juma'a 22 ga watan Nuwambar 2024.
Gwamnatin Anambra ta musanta wani rahoto da ke yawo wanda ya cire jihar daga jerin waɗanda suka yi ƙarin albashi, ta ce tun a watan Oktoba aka fara biya.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yi wa 'yan sandan jihar Kano sha tara ta arziki. Barau ya ba su babura domin inganta ayyukansu.
Labarai
Samu kari