Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Kungiyar dattawan Arewacin Najeriya (NEF) ta ki amincewa da Dokar Gyaran Haraji, tana mai gargadin cewa dokar za ta iya haddasa rikici ga tattalin arzikin kasar.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya umarci cafke wasu ma'aikatan lafiya a bisa zarginsu da sace kayayyakin da gwamnati ta samar domin amfanin marasa lafiya.
Kungiyar daliban Najeriya (NANS) ta yi kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya gaggauta magance yunwa da wahalar tattalin arziki da ke addabar 'yan kasar nan.
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Barau Jibrin, ya gargadi masu aikata laifuka a jihar Kano da su shiga taitayinsu ko su fuskanci fushin hukuma
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya bukaci 'yan siyasan Sokoto da su yi koyi da takwarorinsu na jihar Kebbi wajen hadin kai a tsakaninsu.
Babban mai binciken kudi na tarayya (AGF) ya bankado yadda aka tafka badakalar kwangilar N197.72bn a ma’aikatu, da hukumomi. Ya fitar da cikakken rahoton badakalar.
Gwamnatin tarayya ta ciyo bashin N5.63trn daga hannun masu saka hannun jari na cikin gida domin samun damar cike gibin kasafin kudin shekarar 2024.
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin da Shehu Sani ya yi na cewa ta kori ma'aikatan tarayya da aka dauka aiki da digirin kasar Benin da Togo. Ta yi karin haske.
Kungiyar gwamnonin PDP ta aika da sako ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Kungiyar ta bukaci Tinubu ya sake duba manufofin gwamnatinsa kan tattalin arziki.
Labarai
Samu kari