Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Tsohon ministan kwadago a lokacin gwamnatin Muhammadu Buhari, Chris Ngige, ya ce shugabannin kananan hukumomi sun fi wasu gwamnonin karbar cin hanci da rashawa.
Edwin Clark ya zargi shugaba Muhammadu Buhari da tsige alkalin alkalai domin samun damar yin maguɗin zaɓe a shekarar 2019. Clark ya ce abin kunya ne hakan.
Gwamnatin jihar Kebbi tare da hadin gwiwar jami'an tsaro sun samu nasarar dakile wani yunkuri da 'yan ta'addan Lakurawa suka yi na satar shanun mutane.
A wannana rahoton za ku ji cewa akwai alamun za a samu tataburza tsakanin yan majalisar wakilan kasar nan kan sabon bashin Naira Tiriliyan 1.77 da Tinubu ya nema.
Gwamnan Ebonyi, Francis Nwifuru, ya umarci a cafke ma’aikata shida da suka karkatar da takardun ma’aikatar Lafiya, kuma an mika su ga ‘yan sanda don bincike.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi artabu da 'yan banga masu raka manoma kai amfanin gona a jihar Neja. Sun hallaka mutum bakwai daga cikinsu.
Gwamna Otti na jihar Abia ya nuna damuwa kan yadda yan bindiga da masu garkuwa suka addabi al'umma inda ya yi gargadi tare da shirin yin garambawul.
Gwamna Monday Okpebholo na Edo ya rushe wasu sababbin masarautu da tsohon gwamna, Godwin Obaseki ya samar inda ya dawowa Oba na Benin, Oba Ewuare II martabarsa.
Kwamitin amintattu na ƙungiyar masu shirya watsa labarai ta Arewa, NBMOA ya shigar da korafin a gaban Babbar Kotun kan Arewa24 da wasu hukumomi saboda saba ka'ida.
Labarai
Samu kari