Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Sarkin Beni da ke ƙaramar hukumar Shira a Bauchi, basarake mafi daɗewa a kan sarauta, Muhammadu Inuwa ya riga mu gidan gaskiya a asibitin FMC a Azare.
Gwamna Babagana Umara Zulum na Borno ya fara mika tallafin tirelolin abinci da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aiko ga mutanen jihar da ambaliya ta shafa.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya gabatar da N682,244,449,513.87 gaban majalisar dokokin jihar Katsina a matsayin kasafin kudin jihar na shekarar 2025.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai hari kan jami'an tsaro na 'yan banga a jihar Anambra. 'Yan bindigan sun kona matar jami'an tsaron tare da raunata mutum daya .
Hukumar NBS ta fitar da rahoton tattalin arzikin Najeriya na zango na uku na 2024. NBS ta ce an samu karuwar GDP da kaso 3.45 wanda ya zarce 2.54% da aka samu a 2023
An harbe ango ana shirin daura masa aure a ranar Jumu'a. Amarya ta gigice saboda harbe angon da ake hasashen yan kungiyar asiri ne suka harbe shi har lahira.
Mai dakin shugaban kasa, Oluremi Bola Tinubu ta jaddada muhimmancin yaki da cin zarafin mata, musamman a karkara inda su ka fuskantar matsaloli da dama.
Rahotanni sun nuna sojojin Najeriya sun kai samame wani sansanin ƴan bindiga a jihar Abia da ke Kudu maso Gabas, sun fara musayar wuta ranar Litinin.
'Yan ta'adda sun halaka kimanin mutane 30 tare da raunata sama da mutane 37 a garuruwan jihar Benuwai. An ce 'yan ta'addan sun kona gidaje da sace kayayyaki.
Labarai
Samu kari