Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Gwamnan Imo, Hope Uzodimma ya sanar da amincewarsa na fara aiwatar da sabon mafi karancin albashin N70,000 ga ma'aikatan jihar. Ya karawa wasu albashi.
Majiyoyi daga hukumar EFCC sun bayyana cewa hukumar ta fara binciken kongiloli a gwamnatin Edo da ta shude kuma an fara bibiyar motsin Godwin Obaseki.
Rundunar yan sanda a jihar Kano ta kama hatsabibin dan dabar unguwar Ɗorayi da ake nema ido rufe. An kama Auwal ɗan daba ne bayan an dauki lokaci ana nemansa.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya tabbatar da cewa matatar man gwamnatin tarayya da ke Fatakwal, babban birnin jihar Rivers ta fara aiki kan ɗanyen mai.
Yayin da ake zargin malamai da ci da addini, Sheikh Kabiru Gombe ya yi magana kan lamarin inda ya ce Bola Tinubu da Kashim Shettima sun fi kowa ci da addini.
Sanata Enyinnaya Abaribe, mai wakiltar Abia ta Kudu, ya yi ikirarin cewa majalisar tarayya ba ta ba Tinubu izinin sayen sabon jirgin shugaban kasa ba.
Gwamna Abba Kabir Yusuf zai kara tura daliban jihar Kano karatu kasashe waje. An kafa kwamitin da zai tantance ya'yan talakawan Kano domin tafiya karatu waje.
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya fusata kan rubutun da daya daga cikin hadimansa ya yi musamman game da zanga-zangar EndSARS a shekarar 2020.
A ranar Laraba, 27 ga watan Nuwambar 2024 ne ake sa ran Shugaba Bola Tinubu zai gabatar da kasafin Naira tiriliyan 48 na 2025 gaban majalisar tarayya.
Labarai
Samu kari