Jam'iyyar ADC ta Adamawa ta musanta rahoton maye gurbin Injiniya Umar Suleiman, tana mai cewa shi ne halastaccen ɗan takarar gwamna na jam'iyyar a 2027.
Jam'iyyar ADC ta Adamawa ta musanta rahoton maye gurbin Injiniya Umar Suleiman, tana mai cewa shi ne halastaccen ɗan takarar gwamna na jam'iyyar a 2027.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga masu adawa da kudurin haraji. Hadimin Bola Tinubu ya ce jama'a su daina sukar kudurin. Sunday Dare ya fadi muhimmancin kudurin.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa cire tallafin man fetur da daidaita canjin kudade abu ne mai muhimmanci domin ceto Najeriya daga rushewar tattalin arziki.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa a jihar Zamfara. Sojojin sun sheke 'yan ta'addan ne bayan sun yi artabu da su.
Magoya bayan APC sun balle daga jam'iyyar. Sun zargi APC da barin talakawa a cikin wahala. An kammala shirin samar da sabuwar jam'iyya domin magance matsalolin.
Gwamnatin tarayya ta fara cire harajin N50 kan kowace mu'amalar kudi ta N10,000. Kamfanonin Opay da Moniepoint sun fara aiwatarwa daga 1 ga Disamba.
An samu tashin gobara a cikin daren ranar Lahadi a babban birnin tarayya Abuja. Gobarar dai ta tashi a kasuwar da ke cikin rukunin gidajen Trademore.
Rundunar yan sanda ta gwabza fada da yan ta'adda a jihar Borno tsakar dare. Haka zalika rundunar ta fafata da yan bindiga a Sokoto da masu garkuwa a Delta.
'Yan majalisar Kano sun zauna a kan kudirin haraji. An samu dan APC da 'yan NNPP a taron da gwamnatin Kano ta jagoranta. Sun ki amincewa da kudirin.
Yan bindiga sun dasa bam a Maru, wanda ya fashe tare da kashe mutum daya, ya kuma haddasa fargaba a yankunan Dansadau da kewaye kamar yadda bidiyo ya nuna.
Labarai
Samu kari