Kamfanin Amurka, Von Batten-Montague-York da Atiku Abubakar ya ɗauki hayarsa a kan $1.2m ya fara bankado tsofaffin takardun shari’ar Bola Tinubu a kasar Amurka.
Kamfanin Amurka, Von Batten-Montague-York da Atiku Abubakar ya ɗauki hayarsa a kan $1.2m ya fara bankado tsofaffin takardun shari’ar Bola Tinubu a kasar Amurka.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Akwai kasashen da ba su da jami'an tsaro na sojoji ko 'yan sanda a duniya. Mun tattaro muku jerin wadannan kasashen da yadda suke yi suna samun tsaro.
Gwamnatin Najeriya ta kulla yarjejeniyar hakar ma'adanai bayan zuwan Bola Tinubu ziyara faransa. Yarjejeniyar za ta kara habaka tallalin Najeriya da Faransa.
Dan Majalisa daga Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya yi magana kan batun sabon kudirin haraji inda ya ce kwata-kwata babu inda hakan zai cutar da talaka ko Arewa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya sake kare manufar gwamnatinsa ta cire tallafin man fetur. Ya bayyana cewa cire tallafin ya fara haifar da sakamako mai kyau.
Yayin da rigimar sarauta ta kara kamari, mazauna yankin Kajola a karamar hukumar Ero sun maka gwamnatin jihar a kotu kan kakaba masu wani basarake.
Wani babban jigo a APC ta jihar Osun, Mr Olatunbosun Oyintiloye ya koka kan tsadar abinci wanda a cewarsa galibin ƴan Najeriya ba su iya ci sau uku a rana.
An yi arangama tsakanin yan bindiga da yan banga yayin da aka kashe mafi yawansu bayan sun kai wani harin daukar fansa a Unguwar Galadima a jihar Zamfara.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi wa Janar Yakubu Gowon martani. Obasanjo ya ce bai taba sanin cewa Gowon ya nemi ka da a kashi ba.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta samu nasarar cafke wani dan kasuwa daga Brazil wanda ya shigo da hodar iblis zuwa Najeriya.
Labarai
Samu kari