Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Shugaban majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, ya yi magana kan matsalolin da suka hana kananan hukumomi ci gaba. Ya ce daga cikinsu akwai cin hanci.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya gabatar da kasafin N382.5bn ga majalisar dokokin jiha, yana mayar da hankali kan cigaban tattalin arziki da jin dadin al'umma.
Yan sandan kasar nan sun yi tir da rahoton Amnestyu Int'l. Kungiyar ta zargi 'yan sanda da kisan masu zanga zanga. Rundunar ta fadi yadda jam'anta su ka yi aiki.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya bude sabon asibiti, wurin koyon sana'a da wurin tiyata da kula da lafiyar ido a kauyen Tudun Biri bayan shekara guda.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane masu yawa bayan sun kai hari a jihar Sokoto. Miyagun 'yan bindigan sun kuma hallaka wasu mutane tare da raunata wani daban.
Yan kwadago sun daidaita da gwamnatin Cross River wajen karin albashi zuwa N7,000. Lamarin ya zo ne a lokacin da yan kwadago ke shirin fara yajin aiki a jihar.
An rufe gasar karatun Al;Kur'ani na 39 a Demsa a jihar Adamawa. Sanata Abbo ya ba mahaddata Keke Napep duk da shi ba Musulmi ba ne. Atiku ya halarci taron.
Ma’aikatan lafiya a asibitin kwararru na Gusau na neman albashin wata shida, alawus, da karin girma ko shiga yajin aiki. Suna zargin ba a gyara albashinsu ba.
Tsohon dan takarar gwamna ya fadi abin da ya dace da kudirin harajin Tinubu. Salihu Tanki Yakasai ya ce akwai bukatar dauko masana. Ya shawarci manyan Arewa.
Labarai
Samu kari