Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Gwamnatin Tarayya ta karyata jita-jitar cewa Ministan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (mai ritaya), zai yi murabus, tana mai cewa labarin kirkirarre ne.
Wasu daga cikin 'yan majalisar Arewa sun hade kai wajen adawa da kudirin haraji. Daga cikinsu har da 'yan jam'iyya mai mulki ta APC, inda ake neman sake duba batun.
Fadar Shugaban Kasa ta ce gyaran haraji ba zai fifita Lagos ya lalata Arewa ba kuma hukumomin NASENI, TETFUND da NITDA za su ci gaba da aiki kamar yadda aka saba.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci ta ICPC, Musa Aliyu ya tabbatar da samun yawan kyamar cin hanci inda ya ce 70% na yan Najeriya sun ki karbar cin hanci.
'Yan kwadago sun tafi yajin aiki a Kaduna, Nasarawa, Ebonyi da Cross River saboda gaza karin sabon mafi karancin albashi. NLC ta rufe ofis ofis a jihohin.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi murna da 'yarsa, Dr. Aisha ta zama gwarzuwar dalibai a tsangayar karatun likitanci a Jami'ar Nile da ke birnin Abuja.
Sarkin Dawaki Babba, Alhaji Aminu Dan Agundi ya musanta cewa rigimar kudirin haraji ya tilasta dage auren iyalan Nasir Ado Bayero da na Sanata Barau Jibrin.
Bulama Bukarti ya tona asirin gwamanti a kan kudurin haraji. Ya ce ba tun yanzu aka fara fafutukar ba. Fitaccen lauyan ya fadi illar kudurin ga Arewacin Najeriya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa shi da takwarorinsa na jihohi sun bukatar a janye kudirin haraji ne domin a dawo a masu karin bayani.
Sanata Dickson ya bayyana cewa babu abin da zai hana majalisa zartar da dokar sauya fasalin haraji na shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ko ma me zai faru.
Labarai
Samu kari