Iran ta kashe sojojin Amurka biyu a Jordan yayin da suke kare sansanonin Amurka daga hare-haren makamai masu linzami da jirage marasa matuka da aka kai.
Iran ta kashe sojojin Amurka biyu a Jordan yayin da suke kare sansanonin Amurka daga hare-haren makamai masu linzami da jirage marasa matuka da aka kai.
Sheikh Alhaji Ali ya ce da su zabi ‘dan Izala gara su zabi kirista ko arne, ya ja kunne. Malamin darikar Tijjaniya ya fifita zaben kirista a kan ‘dan Izala.
'Yan bindiga sun kashe fasto a Kwara yayin da yake kan hanyarsa ta zuwa jana'iza. Sun yi garkuwa da wasu mutum uku kuma suna neman Naira miliyan 30 kudin fansa.
Masu PoS sun ƙara farashi saboda harajin EMTL na N50 akan N10,000. Suna samun kuɗi daga kasuwanni, gidajen mai, wanda ya tilasta kara kudin domin samun riba.
Sarkin Musulmi da kungiyar CAN sun bukaci a hukunta masu daukar nauyin ta’addanci, sun bukaci ayi adalci wajen rabon albarkatun ƙasa don cigaban Najeriya.
Wata gobara da ta tashi a ofishin hukumar zabe ta INEC a Delta, ta lalata kayayyaki. Lamarin ya auku ne a daya daga cikin ofisoshin hukumar na kananan hukumomin
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gargadi wasu sanatoci inda ya sha alwashin tube duk wani shugaban kwamiti da ya gaza yin abin da ake tsammani.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) reshen jihar Kaduna ta dakatar da yajin aikin da ta fara kan sabon mafi karancin albashi. Ta dakatar da yajin aikin na sati daya.
Tsohon shugaban kungiyar kwadago reshen jihar Edo, Comrade Kaduna Eboigbodin, ya rasa ransa jim kaɗan bayan wata yar hatsaniya da yan sanda a Benin.
Afrika ta Kudu na son kara dangon alaka da Najeriya. Shugaban kasar, Cyril Ramaphosa ya fadi abin da su ke fata. Ya nemi a zuba jari a cikin kasarsa.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan sansanonin 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka da yawa daga cikin masu tayar da kayar bayan.
Labarai
Samu kari