Shugaba Donald Trump ya bayyana mutuwar sojojin Amurka biyu a Jordan a matsayin abin bakin ciki, yayin da Amurka ke ci gaba da kai hare-hare kan Iran.
Shugaba Donald Trump ya bayyana mutuwar sojojin Amurka biyu a Jordan a matsayin abin bakin ciki, yayin da Amurka ke ci gaba da kai hare-hare kan Iran.
Iran ta kashe sojojin Amurka biyu a Jordan yayin da suke kare sansanonin Amurka daga hare-haren makamai masu linzami da jirage marasa matuka da aka kai.
Afrika ta Kudu na son kara dangon alaka da Najeriya. Shugaban kasar, Cyril Ramaphosa ya fadi abin da su ke fata. Ya nemi a zuba jari a cikin kasarsa.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan sansanonin 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka da yawa daga cikin masu tayar da kayar bayan.
wata gobara da ta kama sakamakon haɗuwar motar katifa da wayar wutar lantarki ta babbake kayan maƙudan kudi a wata kasuwa a Ilorin a jihar Kwara.
Gwamnatin jihar Neja ta fito ta yi magana kan rahotannin da aka rika yadawa dangane da batun 'yan bindiga sun kai farmaki kan ayarin motocin Gwamna Umaru Bago.
Shugaba Bola Tinubu ya yi umarni a saurari kofare kofaren jama'a kam ƙudirin haraji da ke gaban majalisar tarayya. Ya ce ba za a cuci Arewa kan kudirin haraji ba.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ya bukaci 'yan Najeriya da su rika taimakon mabukata da dukiyoyinsu. Ya ce dukiya ba ta da tabbas.
Majalisar wakilan tarayya ta ɓarke da hayaniya yayin da ɗaya daga cikin mambobinta ya ambaci kudirin sauya fasalin haraji a zaman ranar Talata a Abuja.
Sanannen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmed Abubakar Gumi, ya nuna goyon bayansa kan kudirin haraji da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kawo.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya sake dakatar da wani kwamishina. Gwamnan ya dauki matakin ladabtarwar ne bayan zargin kwamishinan da rashin biyayya.
Labarai
Samu kari