Sheikh Alhaji Ali ya ce da su zabi ‘dan Izala gara su zabi kirista ko arne, ya ja kunne. Malamin darikar Tijjaniya ya fifita zaben kirista a kan ‘dan Izala.
Sheikh Alhaji Ali ya ce da su zabi ‘dan Izala gara su zabi kirista ko arne, ya ja kunne. Malamin darikar Tijjaniya ya fifita zaben kirista a kan ‘dan Izala.
Dandazon kanana da matsakaitan 'yan kasuwar garin Dakata da ke karamar hukumar Nassarawa jihar Kano sun gudanar da sallar Alkunuti kan rashin wuta na kwanaki 70.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bukaci 'yan Najeriya su kara hakuri da gwamnatin shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Ana shirin mayar da sunan Yusuf Maitama ga wata jami'a a Kano. Sanata Barau I Jibrin ne ya mika kudirin a gaban majalisar dattawa a ranar Talatar nan.
Gwamnatin Kwara ta ɗauki mataki kan malamar da ta ci zarafin wata 'yar bautar kasa (NYSC), inda aka rage matsayin aikinta tare da tura ta wata makaranta daban.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sace kansila da wasu mutane 8 a jihar Kogi. Yan bindigar sun bi gida gida ne suna garkuwa da mutane a yankin.
Sanata Jimoh Ibrahim mai wakiltar Kudancin jihar Ondo ya ce akwao bukatar masu hannu da shuni su riƙa biyan haraji fiye da na kowa a wannan halin da ake ciki.
Wasu 'yan bindiga sun tare hanya tare da yin garkuwa da wani limamin cocin Katolika a jihar Enugu. An fara kira ga jama'a da su yi adduo'i domin ganin ya kubuta.
Gwamna Ahmad Aliyu ya kaddamar da raba keken guragu 500 tare da fadada tallafin N10,000 ga mutane 10,000 domin inganta rayuwar masu bukatun musamman a Sakkwato.
Rundunar yan sanda ta kama gagararrun yan bindiga yayin da ta kai hari wata maboyar 'yan ta'addar IPOB da ESN a jihar Imo bayan daukar lokaci tana samame.
Labarai
Samu kari