Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore ya yi alwashin sauya sunayen hanyoyi, ma'aikatu da sauran kadarorin gwamnati da aka sanya wa Bola Tinubu.
Kamfanin TCN ya ce matsalar wuta na shirin zama tarihi. An fara aikin inganta tashoshin lantarki a kasar nan. Kamfanin ya fara aiki daga jihar Legas.
Sanata Dino Melaye ya sanar da rasuwar surukarsa mai suna Damilola Melaye wacce ta rasu a jihar Lagos a jiya Laraba 4 ga watan Disambar 2024 da muke ciki.
Hukumar jin daɗin alhazai ta ƙasa watau NAHCON ta maidawa kowane maniyyaci N60,080 a jihar Kebbi saboda wani hakkinsu da ba a biya masu ba a 2023.
Yan sanda a Katsina sun kama wani rikakken dan damfara da ke satar ATM yana cire kudin mutane. An kama matashin da ya sace matar aure a jihar Katsina.
Yan ta'adda sun dasa bama-bamai a garin Dansadau da ke karamar hukumar Maru a Zamfara inda yan sanda suka zargi kungiyar Lakurawa da alhakin kai harin.
EFCC ta gabatar da shaida a farko a kan zargin tsohon gwamnan Kwara da almundahana. Ana zargin AbdulFatah Ahmed da almubazzarancin N5bn na inganta makarantu.
Rundunar 'yan sandan jihar Akwa Ibom, ta samu nasarar bankado wata masana'antar kera bindigogi. Ta cafke daga cikin mutanen da ake zargi kan lamarin.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cews ko alama ba jihar Legas ce za ta fi amfana da sabon kudirin dsuya fasalin harajin shugaba Boa Tinubu ba.
Mataimakin gwamnan Borno, Dr. Usman Kadafur ya tsallake rijiya da baya. Jirgin Max Air da ya dauko shi da wasu fasinjoji 70 ya samu matsalar inji.
Labarai
Samu kari